Dataset Viewer
Auto-converted to Parquet
English
stringlengths
6
501
Hausa
stringlengths
6
500
They always seek to cause mischief on the earth and Allah loves not the mischief-makers.
Sunã aiki a cikin ƙasa dõmin ɓarna, alhãli kuwa Allah bã Ya son mãsu fasãdi.
so travel through the earth, and see what was the end of those who denied.
Sai ku yi tafiya a cikin ƙasa, sa'an nan ku dũba yadda ãƙibar mãsu ƙaryatãwa ta kasance.
that is the truth from your Lord, but most people believe not.
Lalle shi ne gaskiya daga Ubangijinka, amma kuma mafi yawan mutãne bã su yin ĩmãni.
Never think thou that the Unbelievers are going to frustrate ((Allah)´s Plan) on earth: their abode is the Fire,- and it is indeed an evil refuge!
Kada lalle ka yi zaton waɗanda suka kãfirta zã su buwãya a cikin ƙasa, kuma makõmarsu wuta ce, kuma lalle ne makomar tã mũnana.
Thou art a warner only, and for every folk a guide.
Abin sani kawai, kai dai mai gargaɗi ne kuma a cikin kõwaɗanne mutãne akwai mai shiryarwa.
Is it that they were created by nothing, or are they the ones who created?
)Shin an halicce su ne daga babu, ko kuma su suka yi halitta?
A.L.M.R. (Almighty, Loving, Merciful, Redeemer) These are the Signs of the Book: that which hath been revealed unto thee from thy Lord is the Truth; but most men believe not.
M. R. Waɗancan ayõyin littãfi ne, kuma abin da aka saukar gare ka daga Ubangijinka ne gaskiya, 1 kuma amma mafi yawan mutãne bã su yin ĩmãni.
“Or were they created by nothing, or were they the creators [of themselves]?
)Shin an halicce su ne daga babu, ko kuma su suka yi halitta?
Anyone who goes beyond the limits after this will receive a painful punishment.
To, wanda ya yi zãlunci a bãyan wancan, to, yana da azãba mai raɗaɗi.
You had sworn[a] to give them.
Mu ('Yan majalisa) munyi rantsuwa cewa zamu kare kundin tsarin mulkin kasa.
Verily, there came to you My Ayat (proofs, evidences, verses, lessons, signs, revelations, etc.) and you denied them, and were proud and were among the disbelievers.”
Lalle ne ãyõyiNa sun jẽ maka, sai ka ƙaryata a game da su, kuma ka yi girman kai, kuma ka kasance daga kãfirai."
That is because God is the truth, and because He gives life to the dead, and because He is Capable of everything.
Wancan ne, domin lalle Allah Shi ne Gaskiya, kuma lalle ne Shi Yake rayar da matattu, kuma lalle Shi Mai ikon yi ne a kan kome.
But whoever disbelieves after this, they are the fasiqun (rebellious, disobedient to Allah).} [Al-Nur 24: 55]
Kuma wanda ya kãfirta a bãyan wannan, to, waɗancan, su ne fãsiƙai.
This is an Admonition; so, whoever wills, let him take a path to his Lord.
Lalle ne, wannan wata tunãtarwa ce, saboda wanda ya so ya riƙa hanyar kirki zuwa ga Ubangijinsa.
[Even] if you should strive for their guidance, [O Muúammad], indeed, Allah does not guide those He sends astray, and they will have no helpers.
Idan ka yi kwaɗayi a kan shiryuwarsu, to, lalle ne, Allah bã Ya shiryar da wanda yake ɓatarwa, kuma bã su da waɗansu mataimaka.
trial befall them or a grievous penalty be inflicted on them."
Fãce a ɗaure shi, ko kuwa a yi masa wata azãba mai raɗaɗi."
“…and your Lord is not heedless of what you do’.”
Kuma Ubangijinka bai zama Mai gafala daga abin da kuke aikatãwa ba.
By the by, who will accompany you?”
Mu ('Yan majalisa) munyi rantsuwa cewa zamu kare kundin tsarin mulkin kasa.
And whosoever feareth Allah, He maketh his affair Unto him easy.
Kuma wanda ya bi Allah da taƙawa, ( Allah) zai sanya masa wani sauƙi daga al´amarinsa.
As for those whose faces are whitened, they are in God’s mercy, in it they abide eternally.
Kuma amma waɗanda fuskõkinsu suka yi fari, to sũ suna cikin rahamar Allah kuma, su a cikinta, madawwama, ne.
They will desire to come forth from the Fire, but they shall not be able to come forth therefrom, and theirs shall be a torment lasting.
Sunã nufin su fita ne daga wuta, kuma ba su zama mãsu fita daga gare ta ba, kuma sunã da azãba zaunanniya.
And whoever compels them,[3] so surely after they were compelled, Allah is forgiving, merciful.
Fãce waɗanda suka tũba daga bãyan wannan, kuma suka yi gyãra, to, lalle ne Allah Mai gãfara ne Mai jin ƙai.
Verily, this is a Reminder, so that whoever wishes may find a way unto his Lord.
Lalle ne, wannan wata tunãtarwa ce, saboda wanda ya so ya riƙa hanyar kirki zuwa ga Ubangijinsa.
I swear that you are godless!
Mu ('Yan majalisa) munyi rantsuwa cewa zamu kare kundin tsarin mulkin kasa.
They are companions of the garden; they will abide therein (for aye)! (10:26)
Waɗancan ne abokan Aljanna, sunã madawwama a cikinta.
He said, “My Lord knows what is said in the heaven and the earth; and He is the Hearer, the Knower.”
Ya ce:"Ubangijina Yanã sanin magana a cikin sama da ƙasa kuma Shi ne Mai ji, Masani."
Those are the ones Allah knows what is in their hearts.
Waɗannan ne waɗanda Allah Ya san abin da ke cikin zukãtansu.
And His (Alone) is the Majesty in the heavens and the earth, and He is the All-Mighty, the All-Wise.
Kuma gare Shi girma yake, a cikin sammai da ƙasã, kuma Shĩ ne Mabuwãyi, Mai Hikima.
“But those who had committed evil deeds and then repented after [committing] them, and believed, indeed your Lord, thereafter, is certainly Forgiving and Merciful.” (7:153)
Kuma waɗanda suka aikata miyãgun ayyuka, sa´an nan suka tũba daga bãyansu kuma suka yi ĩmãni, lalle ne Ubangijinka daga bãyansu, haƙĩƙa, Mai gãfara ne, Mai jin ƙai.
These are the signs of the book: that which hath been revealed unto thee from they Lord is the truth; but most men believe not.
M. R. Waɗancan ayõyin littãfi ne, kuma abin da aka saukar gare ka daga Ubangijinka ne gaskiya, 1 kuma amma mafi yawan mutãne bã su yin ĩmãni.
We know what the earth consumes of [their bodies], and with Us is a recording Book.
Lalle ne Mun san abin da ƙasã ke ragẽwo daga gare su, kuma wurinMu akwai wani littãfi mai tsarẽwa.
37 They will wish to get out of the Fire, but never are they to emerge therefrom, and for them is an enduring punishment.
37Sunã nufin su fita ne daga wuta, kuma ba su zama mãsu fita daga gare ta ba, kuma sunã da azãba zaunanniya.
And on the Day of Standing, they will be returned to the harshest of punishments.
Kuma a Rãnar ¡iyãma ana mayar da su zuwa ga mafi tsananin azãba.
We have given you the Truth, but most of you hate the Truth." (43:77-78).
Lalle ne, haƙĩƙa, Mun jẽ muku da gaskiya, kuma amma mafi yawanku mãsu ƙi ga gaskiyar ne.
And as for the ones whose faces are whitened, they will be in the mercy of Allah, they are therein eternally (abiding).
Kuma amma waɗanda fuskõkinsu suka yi fari, to sũ suna cikin rahamar Allah kuma, su a cikinta, madawwama, ne.
Whoever transgresses will suffer a painful torment.
To, wanda ya yi zãlunci a bãyan wancan, to, yana da azãba mai raɗaɗi.
“And those in the Fire will say to the keepers of Hell, ‘Supplicate your Lord to lighten for us a day from the punishment.’
Kuma waɗanda suke a cikin wutã suka ce wa matsaran Jahannama,"Ku rõki Ubangijinku Ya sauƙaƙa mana ,a yini ɗaya, daga azãba."
For, those of you who believe and spend (in charity), for them is a great Reward.
To, waɗannan da suka yi ĩmãni daga cikinku, kuma suka ciyar, sunã da wani sakamako mai girma.
By the One who is the resurrection and the life.
gida, na al'umma kuma a duniya.
Your Lord is not heedless of what you do.}
Kuma Ubangijinka bai zama Mai gafala daga abin da kuke aikatãwa ba.
(12) Verily, those who say, `Our Lord is ALLAH,' and then are steadfast - no fear shall come upon them, nor shall they grieve.
Lalle ne waɗanda suka ce:"Ubangijinmu Allah ne," sa"an nan suka daidaitu, to, bãbu wani tsõro a kansu, kuma bã zã su yi baƙin ciki ba.
But if you pardon (them) and overlook, and forgive (their faults), then verily, Allah is Oft-Forgiving, Most Merciful.”[6]
Kuma idan kuka yãfe, kuma kuka kau da kai, kuma kuka gãfarta, to, lalle Allah Mai gãfara ne, Mai jin ƙai.
I swear by this city (Mecca), and you are an inhabitant of this city”.
Mu ('Yan majalisa) munyi rantsuwa cewa zamu kare kundin tsarin mulkin kasa.
You are a warner only, and for every folk a guide.
Abin sani kawai, kai dai mai gargaɗi ne kuma a cikin kõwaɗanne mutãne akwai mai shiryarwa.
But if ye forgive and overlook, and cover up (their faults), verily Allah is Oft-Forgiving, Most Merciful.
Kuma idan kuka yãfe, kuma kuka kau da kai, kuma kuka gãfarta, to, lalle Allah Mai gãfara ne, Mai jin ƙai.
He will have humiliation in this world, and on the Day of Resurrection We will make him taste the torment of burning." (22:9).
Yanã da wani wulãkanci a dũniya, kuma Munã ɗanɗana masa azãbar gõbara a Rãnar Ƙiyãma.
He said: “My Lord knows what is said in the heavens and in the earth, and He is the Hearer, the Knower.”
Ya ce:"Ubangijina Yanã sanin magana a cikin sama da ƙasa kuma Shi ne Mai ji, Masani."
The oath that the Holy One swore to you; He has fulfilled it!”
Mu ('Yan majalisa) munyi rantsuwa cewa zamu kare kundin tsarin mulkin kasa.
Whoever has fear of Allah—He will make matters easy for him.
Kuma wanda ya bi Allah da taƙawa, (Allah) zai sanya masa wani sauƙi daga al'amarinsa.
And those in the Fire will say to the keepers (angels) of Hell: “Call upon your Lord to lighten for us the torment for a day!”
Kuma waɗanda suke a cikin wutã suka ce wa matsaran Jahannama,"Ku rõki Ubangijinku Ya sauƙaƙa mana ,a yini ɗaya, daga azãba."
“But if you pardon and overlook and forgive – then indeed, Allah is Forgiving and Merciful.”
Kuma idan kuka yãfe, kuma kuka kau da kai, kuma kuka gãfarta, to, lalle Allah Mai gãfara ne, Mai jin ƙai.
Whoever has taqwa of Allah — He will make matters easy for him.
Kuma wanda ya bi Allah da taƙawa, (Allah) zai sanya masa wani sauƙi daga al'amarinsa.
As for those whose faces are brightened, they are in God's mercy, in it they abide eternally.
Kuma amma waɗanda fuskõkinsu suka yi fari, to sũ suna cikin rahamar Allah kuma, su a cikinta, madawwama, ne.
Every soul shall taste death and then to Us you shall revert.”
Kõwane rai mai ɗanɗanar mutuwa ne, sa´an nan zuwa gare Mu ake mayar da ku.
Whatever good you give away, Allah knows it.
Kuma abin da kuka ciyar daga alhẽri, to, lalle Allah gare shi Masani ne.
Say: “Allah forms first and then returns it.
Ka ce: "Allah ne Yake fãra halitta, sa´an nan kuma Ya mayar da ita.
“And say: the Truth is from your Lord, so let whosoever who wills believe, and whosoever who wills disbelieve.” (18:29)
kuma ka ce: gaskiya daga Ubangijinku saboda haka wanda ya so yi imani / bada gaskiya kuma wanda ya so sai ya kafirta
Indeed, in these are Signs for all those who persevere and are grateful.
Lalle a cikin wancan akwai ãyõyi ga dukan mai yawan haƙuri, mai yawan gõdiya.
“And the torment of the hereafter is far more severe and more lasting.”
Kuma lalle ne azãbar Lãhira ce mafi tsanani, kuma mafi wanzuwa
"And the torment of the hereafter is far more severe and more lasting."
Kuma lalle ne azãbar Lãhira ce mafi tsanani, kuma mafi wanzuwa
34:36 Say, "Indeed, my Lord extends provision for whom He wills and restricts [it], but most of the people do not know."
36Ka ce: "Lalle, Ubangijĩna Yanã shimfiɗa arziki ga wanda Ya so, kuma Yanã ƙuntatãwa, kuma amma mafi yawan mutãne ba su sani ba."
And those in the Fire will say to the keepers of Hell, ‘Supplicate your Lord to lighten for us a day from the punishment.’
Kuma waɗanda suke a cikin wutã suka ce wa matsaran Jahannama,"Ku rõki Ubangijinku Ya sauƙaƙa mana ,a yini ɗaya, daga azãba."
Verily, those who say: “Our Lord is (only) Allah,” and thereafter stand firm, on them shall be no fear, nor shall they grieve.)
Lalle ne waɗanda suka ce:"Ubangijinmu Allah ne," sa"an nan suka daidaitu, to, bãbu wani tsõro a kansu, kuma bã zã su yi baƙin ciki ba.
for I swear to you she is in peril!"
Mu ('Yan majalisa) munyi rantsuwa cewa zamu kare kundin tsarin mulkin kasa.
It could be a delicious torment or a painful torment.
Fãce a ɗaure shi, ko kuwa a yi masa wata azãba mai raɗaɗi."
[And His is the utmost example in the heavens and the earth, and He is the Mighty, the Wise.]
Kuma gare Shi girma yake, a cikin sammai da ƙasã, kuma Shĩ ne Mabuwãyi, Mai Hikima.
Nay, but We shall record that which he says and prolong for him a span of torment.
Ã'aha! zã mu rubũta abin da yake faɗa, kuma Mu yalwata masa, daga azãba, yalwatãwa.
Has there not come to you the story of those who disbelieved before, then tasted the evil result of their conduct, and they had a painful punishment?
Shin, babban lãbãri bai je muku ba na waɗanda suka kãfirta daga gabãni, sai suka ɗanɗani uƙũbar al"amarinsu kuma sunã da wata azãba mai raɗaɗi?
Except those who repent after this and act aright, for God is Forgiving, Merciful" (24:4-5)
Fãce waɗanda suka tũba daga bãyan wannan, kuma suka yi gyãra, to, lalle ne Allah Mai gãfara ne Mai jin ƙai.
But you are only a warner and to every people a guide.
Abin sani kawai, kai dai mai gargaɗi ne kuma a cikin kõwaɗanne mutãne akwai mai shiryarwa.
Did they not see that Allah Who created them was mightier than they in strength, and they denied Our communications? (41:15-16)
Ashe, kuma ba su gani ba cẽwa Allah, wanda Ya halitta su Shĩne Mafi ƙarfi daga gare su, kuma sun kasance a game da ãyõyinMu suna yin musu?
But if you pardon [their faults], and forbear, and forgive- then, behold, Allah is Forgiving, Merciful."
Kuma idan kuka yãfe, kuma kuka kau da kai, kuma kuka gãfarta, to, lalle Allah Mai gãfara ne, Mai jin ƙai.
For those who have believed among you and spent, there will be a great reward.” – The Holy Quran 57:7
To, waɗannan da suka yi ĩmãni daga cikinku, kuma suka ciyar, sunã da wani sakamako mai girma.
“Indeed, those who say, “Our Lord is Allah,” and remain firm (on that Path) – on them shall be no fear, nor shall they grieve.” [46:13]
Lalle ne waɗanda suka ce: "Ubangijinmu Allah ne," sa'an nan suka daidaitu, to, bãbu wani tsõro a kansu, kuma bã zã su yi baƙin ciki ba.
( 37 ) [Even] if you should strive for their guidance, [O Muhammad], indeed, Allah does not guide those He sends astray, and they will have no helpers.
Idan ka yi kwaɗayi a kan shiryuwarsu, to, lalle ne, Allah bã Ya shiryar da wanda yake ɓatarwa, kuma bã su da waɗansu mataimaka.
He will have humiliation in this world, and on the Day of Resurrection We will make him taste the torment of burning." (22:8-9).
Yanã da wani wulãkanci a dũniya, kuma Munã ɗanɗana masa azãbar gõbara a Rãnar Ƙiyãma.
Are they better [in terms of opportunities] or the people of Tubba’ and those before them?
shin, sũ ne mafĩfĩta kõ kuwa mutãnen Tubba'u, kuma da waɗanda ke a gabãninsu?
Indeed, those who disbelieve and die while they are disbelievers - upon them will be the curse of God and of the angels and the people, all together, Abiding eternally therein.
Lalle ne, waɗanda suka kãfirta kuma suka mutu alhãli kuwa suna kãfirai, waɗannan akwai, a kansu, la'anar Allah da Malã'iku da mutãne gabã ɗaya.
But those who committed misdeeds and then repented after them and believed – indeed your Lord, thereafter, is Forgiving and Merciful.
Kuma waɗanda suka aikata miyãgun ayyuka, sa´an nan suka tũba daga bãyansu kuma suka yi ĩmãni, lalle ne Ubangijinka daga bãyansu, haƙĩƙa, Mai gãfara ne, Mai jin ƙai.
These are the verses of the Book; and what has been revealed to you from your Lord is the truth, but most of the people do not believe.”
M̃.R. Waɗancan ayõyin littãfi ne kuma abin da aka saukar gare ka daga Ubangijinka ne gaskiya, kuma amma mafi yawan mutãne bã su yin ĩmãni.
By the bones about the wayside, ye shall come to your own.
Mu ('Yan majalisa) munyi rantsuwa cewa zamu kare kundin tsarin mulkin kasa.
Those of you who have faith and spend (in Allah's way) there is a great reward for them (57:7)
To, waɗannan da suka yi ĩmãni daga cikinku, kuma suka ciyar, sunã da wani sakamako mai girma.
And on the Day of Judgment they shall be consigned to the most grievous penalty.
Kuma a Rãnar ¡iyãma ana mayar da su zuwa ga mafi tsananin azãba.
and on the Day of Judgment they shall be consigned to the most grievous penalty.
Kuma a Rãnar ¡iyãma ana mayar da su zuwa ga mafi tsananin azãba.
Nay, it is those who believe not in the Hereafter, that are in (real) Penalty, and in farthest Error”.
Ã'a, waɗanda ba su yi ĩmãni da Lãhira ba, sunã a cikin azãba da ɓãta mai nĩsa.
…you are only a warner and (there is) a guide for every people.’
Abin sani kawai, kai dai mai gargaɗi ne kuma a cikin kõwaɗanne mutãne akwai mai shiryarwa.
176 And if We had willed, we could have elevated him thereby, but he adhered [instead] to the earth and followed his own desire.
176Kuma dã Mun so, da Mun ɗaukakã shi da su, kuma amma shĩ, ya nħmi dawwama a cikin ƙasa, kuma ya bi son zũciyarsa.
And such of you as believe and spend (in Allâh's Way), theirs will be a great reward.
To, waɗannan da suka yi ĩmãni daga cikinku, kuma suka ciyar, sunã da wani sakamako mai girma.
"Surely those who say, Our Lord is Allah, then they continue on the right way, they shall have no fear nor shall they grieve."
Lalle ne waɗanda suka ce: "Ubangijinmu Allah ne," sa'an nan suka daidaitu, to, bãbu wani tsõro a kansu, kuma bã zã su yi baƙin ciki ba.
Any who are unbelievers after that, such people are deviators.
Kuma wanda ya kãfirta a bãyan wannan, to, waɗancan, su ne fãsiƙai.
Whoever oversteps the limits, will have a painful punishment.
To, wanda ya yi zãlunci a bãyan wancan, to, yana da azãba mai raɗaɗi.
But you are truly a Warner, and to every people there is a guide.
Abin sani kawai, kai dai mai gargaɗi ne kuma a cikin kõwaɗanne mutãne akwai mai shiryarwa.
He therefore offered Moses the authority over whatever he wanted.
Musa ya zama yarima kuma zai iya samun duk abin da yake so.
“Say (O Muhammad): Travel in the land and see what was the end of those who rejected truth” (Surah Al- An'am 6:11)
Ka ce: "Ku yi tafiya a cikin ƙasa, sa'an nan kuma ku dũba yadda ãƙibar mãsu ƙaryatãwa ta kasance."
And if you pardon and forbear and forgive, surely Allah is Forgiving, Merciful.”
Kuma idan kuka yãfe, kuma kuka kau da kai, kuma kuka gãfarta, to, lalle Allah Mai gãfara ne, Mai jin ƙai.
After that the people of Hell will call upon the keepers of Hell: "Pray to your Rabb to lighten us the penalty for a day [at least]!
Kuma waɗanda suke a cikin wutã suka ce wa matsaran Jahannama,"Ku rõki Ubangijinku Ya sauƙaƙa mana ,a yini ɗaya, daga azãba."
The prophet said, "My Lord knows whatever is said throughout the heaven and earth, and He is the Hearing, the Knowing."
Ya ce:"Ubangijina Yanã sanin magana a cikin sama da ƙasa kuma Shi ne Mai ji, Masani."
You are only a warner and (there is) a guide for every people."
Abin sani kawai, kai dai mai gargaɗi ne kuma a cikin kõwaɗanne mutãne akwai mai shiryarwa.
And the Day when We shall raise from every group of people a troop of those who belied Our signs, then their
Kuma a rãnar da Muke tãrãwa daga kõwace al'umma, wata ƙungiya daga waɗanda suke ƙaryata ãyõyinMu, sai ga su anã kangesu. (ga kõra)
This is a reminder; so whoever wills, let him take a path to his Lord.
Lalle ne, wannan wata tunãtarwa ce, saboda wanda ya so ya riƙa hanyar kirki zuwa ga Ubangijinsa.
End of preview. Expand in Data Studio
README.md exists but content is empty.
Downloads last month
18